Wednesday, 8 August 2018

​A KOWACE SAFIYA DAN ADAM YANA HADUWA DA BALA'I GUDA UKKU​


         ​Na farko 1​

​Shekarunsa suna raguwa amma baya tuhumar kansa akan haka.​
​Idan kudinsa ya ragu xai tuhuma bayan kudi yana dawowa amma shekaru basa dawowa.​

        ​Na biyu 2​

​kullum yana cin arxikin Allah in halal yaci xa'a tambaye shi in haram ne xa'ayi masa axaba akai bai san karshen hisabin mai xai kasanceba.​

      ​Na uku 3​

​kullun yana kusantar lahira yana nisantar duniya amma duk da haka baya damuwa da lahira kamar yadda yadamu da duniya Bai san makomarsa ba shin aljannace ko wutace.​

  ​GASKIYA​

 ​Babu abunda xai amfaneka sai sallarka/ki​

​wanda yabar karatun Alqur,ani tsawon kwana uku ba tare da uxuriba sunansa MAQAURACI wanda ya qauracewa Alqur,ani kenan.​

  ​Duniya kwana 3 ce​
 
 ​Jiya: munganta baxata dawoba​

​Yau: muna cikinta baxata dauwama ba xata wuce​

​Gobe: bamusan ina xamu kasanceba.​

​ka gaisa da mutane, kayimusu afuwa kayi sadaka domin ni da kai dasu duk Matafiyane bissalam.​

SHARE THIS

Author:

Shafin Arewarmu.com shafine Dake Kawo Muku Fittatun Bayanai Akan Labaran Duniya, Labaran Gida, Hanyoyin Kiwon Lafiya, Fatawar Addinin Musulunci, Labarai Daga Kannywood, Labaran Garkuwar Jiki, Wakokin Hausa, Tafsiran Addinin Musulunci...

0 comments: