Thursday, 3 August 2017

HOTUNA: Gawar Hadiza Sule Lamido Ta Iso Filin Jirgin Sama Na Jigawa

A jiyane Gawar yar tsohon gwamnan jihar jigawa Alhaji Dr. Sule Lamido Wanda ta Mutum a asibitin kasar India, Allah ya jikanta da Duk Kan musulmi Baki daya.

Za'ayi jana'izar ta a yau Alhamis 03 ga watan Augusta a garin birnin kudu Dake jahar jigawa.

Ga Hotunan









SHARE THIS

Author:

Shafin Arewarmu.com shafine Dake Kawo Muku Fittatun Bayanai Akan Labaran Duniya, Labaran Gida, Hanyoyin Kiwon Lafiya, Fatawar Addinin Musulunci, Labarai Daga Kannywood, Labaran Garkuwar Jiki, Wakokin Hausa, Tafsiran Addinin Musulunci...

0 comments: