Saturday, 28 July 2018

Rahama Sadau ta sake sakin wasu zafafan hotunan ta sanye da wasu kayatattun kayan ado da kwalliya,

Rahama Sadau ta sake sakin wasu zafafan hotunan ta sanye da wasu kayatattun kayan ado da kwalliya,


Rahama mai shekaru 23 ta dauki hoton ne cikin  Salo da kuma kwarewa  ta daukar hoton,


Idan za’a iya tunawa a shekarar data gabata ne dai hukumar yan wasan Hausa ta dakatar da Rahama Sadau daga shirya fina finai,


sakamakon wani bidiyon waka data fito a ciki na wani mawaki Classiq, inda hukumar tayi zargin anyi rungume rungume a cikin bidiyon.




Sai dai duk da wannan dakatarwa da aka yi ma Rahama, bata yi kasa a gwiwa ba, ta yadda hukuncin ya zame mata tamkar gobarar titi a Jos,



sakamakon gayyata data samu zuwa kasar Amurka daga fitaccen mawakin nan Akon.

SHARE THIS

Author:

Shafin Arewarmu.com shafine Dake Kawo Muku Fittatun Bayanai Akan Labaran Duniya, Labaran Gida, Hanyoyin Kiwon Lafiya, Fatawar Addinin Musulunci, Labarai Daga Kannywood, Labaran Garkuwar Jiki, Wakokin Hausa, Tafsiran Addinin Musulunci...

0 comments: