Thursday, 9 August 2018

‘Yan majalisar dokokin Kano 6 sun sauya sheka

‘Yan majalisar dokokin Kano 6 sun sauya sheka

Wasu ‘yan majalisar dokokin jihar Kano mutum shida sun sauya sheka daga Jam’iyyar APC izuwa PDP . Wadannan ‘yan majalisu sun hada da wakilan kananan hukumomin Gwarzo, Gwale, Gezawa, Rogo, Madobi da Bichi. Karamin bayani a nan gaba…

SHARE THIS

Author:

Shafin Arewarmu.com shafine Dake Kawo Muku Fittatun Bayanai Akan Labaran Duniya, Labaran Gida, Hanyoyin Kiwon Lafiya, Fatawar Addinin Musulunci, Labarai Daga Kannywood, Labaran Garkuwar Jiki, Wakokin Hausa, Tafsiran Addinin Musulunci...

0 comments: