Monday, 18 September 2017

Da Dumi-Duminsa: Kungiyar ASUU Ta Janye Yajin Aiki Ta Umarci Makarantu Su Koma Aiki Gobe Talata

Kungiyar malaman jami’o’i ta Nijeriya, ASUU, ta janye yajin aikin da ta ke yi domin neman gwamnatin kasar ta inganta ilimin jami’a.

Shugaban kungiyar ASUU na kasa Farfessa Biodun Ogunyemi ne ya baiyana hakan a yau Litinin.

Cikakken rahoton na nan tafe.

SHARE THIS

Author:

Shafin Arewarmu.com shafine Dake Kawo Muku Fittatun Bayanai Akan Labaran Duniya, Labaran Gida, Hanyoyin Kiwon Lafiya, Fatawar Addinin Musulunci, Labarai Daga Kannywood, Labaran Garkuwar Jiki, Wakokin Hausa, Tafsiran Addinin Musulunci...

0 comments: