Mun ji cewa an nemi Shugaban kasa Buhari ya bayyanawa 'Yan Najeriya halin rashin lafiyar sa kowa ya sani.
Tarin wasu Jam'iyyun adawa na kasar irin su SDP, ADC, NCP da UDP sun soki jawabin da Shugaban kasar yayi a jiya su kace Shugaba Buhari bai yi wa 'Yan kasar bayani game sa halin rashin lafiyar sa ba da ya dauki dogon lokaci fiye da kwanaki 100 yana jinya.
Tanko Yusuf wanda shi ne Shugaban Jam'iyyar NCP ya soki jawabin Shugaban kasar musamman ganin yadda bai yi magana game da batutuwan da ke tashi ba irin su kiran yi wa Kasar garambawul. Bayan tafiyar Shugaban kasar zuwa Landan dai an tado da maganar yi kasar sauyin tsari.
Labari ya zo mana cewa wasu Jihohi sun shirya biki na musamman dalilin dawowar Shugaba Buhari bayan jinyar rashin lafiya.
Tuesday, 22 August 2017
Author: Arewarmu Concepts
Shafin Arewarmu.com shafine Dake Kawo Muku Fittatun Bayanai Akan Labaran Duniya, Labaran Gida, Hanyoyin Kiwon Lafiya, Fatawar Addinin Musulunci, Labarai Daga Kannywood, Labaran Garkuwar Jiki, Wakokin Hausa, Tafsiran Addinin Musulunci...
RELATED STORIES
Wasu na Neman Hanyar da zasu samu, wasukuma nakin abun. Tsageru sun hana Jami’an Gwamnati raba tallafin TRADERMONI Tsageru sun hana Jami’an Gwamnati raba tallafin T
An kashe mutane 66 a wasu unguwani a jihar Kaduna A kalla mutane 66 ne aka kashe a wasu ungu
Babbar magana: Gwamnatin tarayya za ta rushe wasu makarantun gaba da sakandire - Ministan IlimiBabbar magana: Gwamnatin tarayya za ta rushe wasu
Sai Buhari ya sauka daga mulki zai iya gane munafukan sa - Sanata Shehu Sani Dan majalisar dattijai mai wakiltar mazabar j
Hotunan yadda aka rantsar da Shugaba Buhari a dandalin Eagle Square da ke Abuja. Hotunan yadda aka rantsar da Shugaba Buhari a da
An Kai Mummunan Farmaki A Ofishin Kamfen Din Atiku Da Ke Katsina Jaridar Katsinapost ta fitar da rahoton cewa
0 comments: