Rundunar yan sanda na jihar Bauchi ta kama wata mata Hindatu Abdullahi wadda ake tuhuma da kashe jaririn kishiyarta Fatima ta hanyar dura masa maganin kwari na pia pia lamarin da ya haddasa mutuwar jaririn mai suna Muhammadu.
Bayanai sun nuna cewa lamarin ya faru a kauyen Wuro bogga a gundumar Duguri na karamar hukumar Alkaleri a jihar Bauch.Majiyarmu ta shaida mana cewa Hindata wadda ita ce Amarya ta shiga dakin Fatima wadda ita ce uwar gida bayan Fatima ta tafi gidan makwabta sai Hindatu ta dauki jaririn Fatima ta kaishi dakinta inda ta dura mashi pia pia.
Daga bisani Fatima ta dawo ta tarar da lamarin da ya auki wadda a bisa wannan daliline ta nemi agaji.Daga bisani an garzaya Asibiti da jaririn inda aka tabbatar da rasuwarsa.
Hindatu dai ta fada hannunu yan sanda yayin da shi maigidansu Mal Abdullhi yana Saudiya wajen aikin Hajji.
Thursday, 31 August 2017
Author: Arewarmu Concepts
Shafin Arewarmu.com shafine Dake Kawo Muku Fittatun Bayanai Akan Labaran Duniya, Labaran Gida, Hanyoyin Kiwon Lafiya, Fatawar Addinin Musulunci, Labarai Daga Kannywood, Labaran Garkuwar Jiki, Wakokin Hausa, Tafsiran Addinin Musulunci...
RELATED STORIES
Babban Al'amari: Miji ya kashe kan sa bayan ya kwara wa matar sa ruwan gubaBabban Al'amari: Miji ya kashe kan sa bayan ya kw
Tashin Hankali: Karanta laifin da budurwa tayi ma Saurayinta da har ya caka mata kwalbaWani matashi ya shiga hannun hukuma bayan ya daba
Ikon Allah: Wata mata mai shekaru 60 ta haihu bayan shekaru 30 da aureWata mata ta samu karuwar haihuwa a lokacin da ta
Karshen Duniya: Wani ya hallaka abokinsa don kawai yayi soyayya da budurwarsaWasu yan kungiyar asiri sun kashe wani matashi di
KAICO - Wata mata ta damke mijin ta ya na aikata fasikanci da 'yar su mai shekaru 14 a duniyaDubun wani mutum a jihar Katsina ta cika bayan da
Duniya Tazo Karshe: Ina Kwana Da ‘Yar Cikina Ne Saboda Tsananin Kyawun Da Allah Ya Yi MataWani magidanci dan shekaru 53 da haihuwa, mahaifi
0 comments: