Wasu yan Najeriya da ke kasar waje na yin abin alfahari ta hanyoyi da dama wanda ke farnta mana rai a ranan gida.
Ga watan yar Najeriya kuma bahaushiya mai suna Hadiza Saddik Mahuta wacce samu daraja na daya a karatun lauya a jami’ar West England Bristol. Hakazalika, an manna sunanta akan bangon abubuwan alfaharin jami’ar na tauraro.
Ga watan yar Najeriya kuma bahaushiya mai suna Hadiza Saddik Mahuta wacce samu daraja na daya a karatun lauya a jami’ar West England Bristol. Hakazalika, an manna sunanta akan bangon abubuwan alfaharin jami’ar na tauraro.
0 comments: