Labarin da muka samu ba da dadewa ba yana nuni da cewa yan majalisar mu na tarayya da suka hada da majalisar dattijai da kuma majalisar wakillai sun rufe majalisar sun tafi hutun sati 8.
Mun samu labarin cewa shugaban majalisar ta tarayya watau Sanata Bukola Saraki ne bayyana hakan a zauren majalisa a jiya kafin rufe zaman na ta.
Arewarmu.com ta samu labarin cewa dai kafin a rufe majalisar yan majalisun sun yi ta yin sauri suna kammala sauran ayyukan da suka rage masu domin samun damar tafiya hutun.
Binciken mu kuma ya tabbatar mana da cewa wannan hutun dai na majalisar baya rasa nasaba da lokacin zuwa hajji da yayi wanda kuma musulmai da dama a cikin yan majalisun kan halarta a duk shekara.
Wednesday, 2 August 2017
Author: Arewarmu Concepts
Shafin Arewarmu.com shafine Dake Kawo Muku Fittatun Bayanai Akan Labaran Duniya, Labaran Gida, Hanyoyin Kiwon Lafiya, Fatawar Addinin Musulunci, Labarai Daga Kannywood, Labaran Garkuwar Jiki, Wakokin Hausa, Tafsiran Addinin Musulunci...
RELATED STORIES
Hotunan yadda aka rantsar da Shugaba Buhari a dandalin Eagle Square da ke Abuja. Hotunan yadda aka rantsar da Shugaba Buhari a da
Tofa! INEC za ta yi amfani da jakuna da kekuna wajen raba kayan zabe a Gombe Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta INEC za ta dauki
Mayakan Boko Haram ba su kwace garin Baga ba - inji Hukumar Sojin Najeriya cewa har yanzu ana gwabzawa tsakanin sojoji d
Babbar Magana: Wani saurayi ya kashe budurwarsa tare da binne gawarta a dakinsa Wani saurayi da aka bayyana sunansa da Prince
sarakunan Arewa 20 sun bude katafaren masallacin Borno da akayi shekaru 32 ana gininsa A ranar Juma'a 8 ga watan Fabrairu ne Sultan
Kwace akwatin zabe: Sojoji sun sha alwashin bin umarnin Buhari su bindige mutumKwace akwatin zabe: Sojoji sun sha alwashin bin u
0 comments: