Fitacciyar tsohuwar jarumar nan Fati Muhammad wadda ta fito a cikin tsohon fim din nan na Sangaya a matsayin Zubaina ba bayyana auren jarumi Sani Musa Mai Iska a matsayin babbar nadamar ta a rayuwa.
Jarumar ta bayyana hakan ne a cikin wata fira da tayi da jaridar Blue Print inda ta bayyana cewa ta amince da cewa kowa na da jarabawar da Allah ya ke yi masa sannan kuma tace ita dai jarabawar ta ta fannin aure take.
Arewarmu.com ta samu cewa a cikin firar da tayi da jaridar, jarumar ta kara nanata maganarta da tayi a baya inda tace ba fa zata kara auren dan fim ba koma waye.
Daga karshe kuma jarumar ta bayyana jarumi Ali Nuhu a matsayin wanda take darattawa fiye da kowa a masana'antar fim.
Tuesday, 1 August 2017
Author: Arewarmu Concepts
Shafin Arewarmu.com shafine Dake Kawo Muku Fittatun Bayanai Akan Labaran Duniya, Labaran Gida, Hanyoyin Kiwon Lafiya, Fatawar Addinin Musulunci, Labarai Daga Kannywood, Labaran Garkuwar Jiki, Wakokin Hausa, Tafsiran Addinin Musulunci...
RELATED STORIES
Sarauniyar kyawawan kannywood Fati Washa ta saki wasu zafafan Hotunanta Shiva nann Dan gani.Sarauniyar kyawawan kannywood Fati Washa ta saki
Kannywood: Ban Taba Shirya Fim Kamar “Mansoor” Ba – Ali NuhuFitaccen jarumin fina-finan Kannywood Ali Nuhu ya
Takaitaccen tarihin babban darakta Aminu Saira An haifi jarumi Aminu Saira a ranar 20 ga wat
Yadda Adam Zango ya jawo ni na shiga harkar waka – Aliyu SharbaMawaki Aliyu Sharba na daya daga cikin matasan ma
Kannywood: Jaruma Saratu Gidado Daso Ta Saki Zafafan Hotunanta Tare Da MijintaFitacciyar jarumar nan ta wasan Hausa a masana'an
Rahama Sadau Dakatarwa da aka yi mun ya bude mun kofofin samun nasara Rahama tace mutane da dama da basu santa a da
0 comments: