Fitacciyar tsohuwar jarumar nan Fati Muhammad wadda ta fito a cikin tsohon fim din nan na Sangaya a matsayin Zubaina ba bayyana auren jarumi Sani Musa Mai Iska a matsayin babbar nadamar ta a rayuwa.
Jarumar ta bayyana hakan ne a cikin wata fira da tayi da jaridar Blue Print inda ta bayyana cewa ta amince da cewa kowa na da jarabawar da Allah ya ke yi masa sannan kuma tace ita dai jarabawar ta ta fannin aure take.
Arewarmu.com ta samu cewa a cikin firar da tayi da jaridar, jarumar ta kara nanata maganarta da tayi a baya inda tace ba fa zata kara auren dan fim ba koma waye.
Daga karshe kuma jarumar ta bayyana jarumi Ali Nuhu a matsayin wanda take darattawa fiye da kowa a masana'antar fim.
Tuesday, 1 August 2017
Author: Arewarmu Concepts
Shafin Arewarmu.com shafine Dake Kawo Muku Fittatun Bayanai Akan Labaran Duniya, Labaran Gida, Hanyoyin Kiwon Lafiya, Fatawar Addinin Musulunci, Labarai Daga Kannywood, Labaran Garkuwar Jiki, Wakokin Hausa, Tafsiran Addinin Musulunci...
RELATED STORIES
Kai Gaskiya ba magana ! Kalli HOTUNAN Rahama Sadau da ta saki abikin wannan Sallahr
Sarauniyar kyawawan kannywood Fati Washa ta saki wasu zafafan Hotunanta Shiva nann Dan gani.Sarauniyar kyawawan kannywood Fati Washa ta saki
Kannywood :-Yadda masu yada labaran karya suka 'kashe' Sani ModaKannywood :-Yadda masu yada labaran karya suka 'k
Adam A.Zango "Bana siyasa don kudi kuma babu wanda ya biyani kudi na yi wa Buhari waka" Mawakin ya bayyana hakan ne bayan fitar sabbi
Hassan Giggs Mai bada umarni da tsohuwar jarumar fim na murnar cika shekara 10 da yin aure Mauratan sun cika shekara 10 da yin aure wanda
Kannywood: Ankarma jaruma Hadiza Gabon da kyauta motar.. Hadiza Gabon ta sanar da labarin samun motar
0 comments: